MARKUS
ABUBUWAN DA KE CIKIN LITTAFIN NAN
-
Yohanna Mai Baftisma yana waꞌazi (1-8)
An yi wa Yesu baftisma (9-11)
Shaiɗan ya gwada Yesu (12, 13)
Yesu ya soma waꞌazi a Galili (14, 15)
Yesu ya kira almajiransa na farko (16-20)
Yesu ya fitar da ruhu mai ƙazanta (21-28)
Yesu ya warkar da mutane da yawa a Kafarnahum (29-34)
Yesu ya yi adduꞌa a wurin da babu kowa (35-39)
An warkar da wani kuturu (40-45)
-
Kamannin Yesu ya canja (1-13)
An warkar da yaron da ke da aljani (14-29)
Kowane abu mai yiwuwa ne idan mutum yana da bangaskiya (23)
Yesu ya sake faɗa cewa za a kashe shi (30-32)
Almajiran Yesu sun yi gardama a kan wanda ya fi girma (33-37)
Duk wanda ba ya gāba da mu, yana tare da mu (38-41)
Abubuwan da ke sa mutane tuntuɓe (42-48)
“Ku kasance da gishiri a cikinku” (49, 50)
-
Aure da kuma kashe aure (1-12)
Yesu ya albarkaci yara (13-16)
Tambayar wani mai arziki (17-25)
Sadaukarwa saboda Mulkin (26-31)
Yesu ya sake faɗa cewa za a kashe shi (32-34)
Abin da Yaƙub da Yohanna suka roƙi Yesu (35-45)
Yesu zai ba da ransa don mutane da yawa (45)
An warkar da wani makaho mai suna Bartimawus (46-52)
-
Firistoci sun ƙulla su kashe Yesu (1, 2)
An zuba wa Yesu mān ƙamshi (3-9)
Yahuda ya ci amanar Yesu (10, 11)
Bikin Ƙetarewa na ƙarshe (12-21)
Yesu ya kafa Abincin Yamma na Ubangiji (22-26)
Yesu ya ce Bitrus zai yi mūsun sanin sa (27-31)
Yesu ya yi adduꞌa a Getsemani (32-42)
An kama Yesu (43-52)
An yi masa shariꞌa a gaban membobin Sanhedrin (53-65)
Bitrus ya yi mūsun sanin Yesu (66-72)
-
An ta da Yesu (1-8)