LUKA
ABUBUWAN DA KE CIKIN LITTAFIN NAN
-
Yesu “Ubangiji ne na Assabaci” (1-5)
An warkar da mutumin da hannunsa ya shanye (6-11)
Manzannin Yesu goma sha biyu (12-16)
Yesu ya yi koyarwa da kuma warkarwa (17-19)
Farin ciki da kaito (20-26)
Ku ƙaunaci abokan gābanku (27-36)
Ku daina shariꞌanta mutane (37-42)
Ana gane itace ta wajen ꞌyaꞌyansa (43-45)
Gidan da aka gina da kyau da gidan da bai da tushe mai kyau (46-49)
-
Matan da suke bin Yesu (1-3)
Misalin mai shuki (4-8)
Abin da ya sa Yesu ya yi amfani da misalai (9, 10)
Ya bayyana maꞌanar misalin mai shuki (11-15)
Ba a rufe fitila (16-18)
Mamar Yesu da kuma ꞌyanꞌuwansa (19-21)
Yesu ya dakatar da iska mai ƙarfi (22-25)
Yesu ya tura aljanu su shiga jikin aladu (26-39)
ꞌYar Yayirus; wata mata ta taɓa mayafin Yesu (40-56)
-
Yesu ya ba wa almajiransa goma sha biyu umurnin yin waꞌazi (1-6)
Hirudus ya rikice saboda Yesu (7-9)
Yesu ya ciyar da maza dubu biyar (10-17)
Bitrus ya ce Yesu ne Kristi (18-20)
Yesu ya ce za a kashe shi (21, 22)
Almajiran Yesu na gaske (23-27)
Kamannin Yesu ya canja (28-36)
An warkar da yaron da ke da aljani (37-43a)
Yesu ya sake faɗa cewa za a kashe shi (43b-45)
Almajiran Yesu sun yi gardama a kan wanda ya fi girma (46-48)
Duk wanda ba ya gāba da mu yana tare da mu (49, 50)
Mutanen wani ƙauye a Samariya sun ƙi Yesu (51-56)
Yadda za a bi Yesu (57-62)
-
Yistin Farisiyawa (1-3)
Ku ji tsoron Allah, ba mutane ba (4-7)
Mutumin da ya ce ya san Kristi (8-12)
Misalin mai arziki marar wayo (13-21)
Ku daina yawan damuwa (22-34)
Ƙaramin garke (32)
Yin tsaro (35-40)
Bawa mai aminci da kuma bawa marar aminci (41-48)
Ba salama ba, amma rashin haɗin kai (49-53)
Muhimmancin gane abin da yake faruwa a lokacin nan (54-56)
Yadda za a sasanta (57-59)
-
An warkar da wani mutum mai ciwon kumburi a Ranar Assabaci (1-6)
Ka ƙasƙantar da kanka idan aka gayyace ka (7-11)
Ka gayyaci waɗanda ba za su iya biyan ka ba (12-14)
Misalin waɗanda aka gayyace su kuma suka ƙi zuwa (15-24)
Abin da zai sa mutum ya cancanci zama almajirin Yesu (25-33)
Gishiri da ya rasa ɗanɗanonsa (34, 35)
-
Firistoci sun ƙulla su kashe Yesu (1-6)
Shiri don Bikin Ƙetarewa na ƙarshe (7-13)
Yesu ya kafa Abincin Yamma na Ubangiji (14-20)
“Wanda zai ci amanata yana cin abinci tare da ni a teburi” (21-23)
Gardama sosai a kan wanda ya fi girma (24-27)
Yesu ya yi yarjejeniya game da wani mulki (28-30)
Yesu ya ce Bitrus zai yi mūsun sanin sa (31-34)
Yesu ya gaya wa mabiyansa su yi shiri; takubba biyu (35-38)
Adduꞌar da Yesu ya yi a Tudun Zaitun (39-46)
An kama Yesu (47-53)
Bitrus ya yi mūsun sanin Yesu (54-62)
An yi wa Yesu baꞌa (63-65)
An yi masa shariꞌa a gaban membobin Sanhedrin (66-71)