Ƙarin Bayani
b Galatiyawa 2:20 (NWT): “An rataye ni a kan gungume tare da Kristi. Yanzu ba ni ne nake rayuwa ba, amma Kristi ne yake rayuwa a zuciyata. Wannan rayuwa ta jiki da nake yi, rayuwa ce ta wurin bangaskiya ga Ɗan Allah, wanda ya ƙaunace ni har ya ba da ransa domina.”