Watchtower LABURARE NA INTANE
Watchtower
LABURARE NA INTANE
Hausa
Ɓ
  • Ā
  • ā
  • Ɓ
  • ɓ
  • ɗ
  • Ɗ
  • Ƙ
  • ƙ
  • ꞌY
  • ꞌy
  • LITTAFI MAI TSARKI
  • WALLAFE-WALLAFE
  • TARO
  • Me Ake Nufi da Cewa “Ku Kaunaci Masu Gāba Da Ku”?
    Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki
      • “Ku sa wa masu zaginku albarka.” (Luka 6:28) Za mu iya sa wa abokan gābanmu albarka ta wajen yi musu magana da kyau kuma cikin kwanciyar hankali, ko da suna zagin mu. Littafi Mai Tsarki ya ce: “Kada ku rama . . . zagi da zagi. Ku rama dai da albarka.” (1 Bitrus 3:9) Bin shawarar nan za ta taimaka mana mu dakatar da kiyayya

      • “Ku kuma yi wa masu ba ku wahala adduꞌa.” (Luka 6:28) Idan wani ya zage ka ko ya wulakanta ka, kada ka “saka masa da mugunta.” (Romawa 12:17) A maimakon haka, ka roki Allah ya gafarce mutumin. (Luka 23:34; Ayyukan Manzanni 7:​59, 60) Maimakon ka rama abin da mutumin ya yi maka, ka bar ma Allah ya saka masa bisa ga adalcinsa.​—Littafin Firistoci 19:18; Romawa 12:19.

      Hotuna: 1. Wata mata ta yi shiru tana saurara yayin da abokiyar aikinta take yi mata fada. 2. Daga baya, matar a zaune tana addu’a.

      “Ku kaunaci masu gāba da ku, ku yi wa wadanda ba sa son ganinku alheri. Ku sa wa masu zaginku albarka, ku kuma yi wa masu ba ku wahala adduꞌa.”​—Luka 6:​27, 28.

  • Me Ake Nufi da Cewa “Ku Kaunaci Masu Gāba Da Ku”?
    Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki
    • Luka 6:28: “Ku sa wa masu zaginku albarka, ku kuma yi wa masu ba ku wahala adduꞌa.”

      Abin da hakan yake nufi: Idan za ka yi magana da wadanda suka tsane ko suke wulakanta ka, ka yi hakan a natse kuma ka daraja su, saꞌan nan ka roki Allah ya gafarta musu.

Littattafan Hausa (1987-2025)
Fita
Shiga Ciki
  • Hausa
  • Raba
  • Wadda ka fi so
  • Copyright © 2025 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania
  • Ka'idojin Amfani
  • Tsarin Tsare Sirri
  • Saitin Tsare Sirri
  • JW.ORG
  • Shiga Ciki
Raba